Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi tsokaci kan yadda yake daukar siyasa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da yin ta har karshen rayuwarsa.
A wata sabuwar bankada, Sanata Ali Ndume ya ce idan mutum yana son ya gana da Shugaba Bola Tinubu, to sai ya biya wasu jami'an fadar shugaban kasa cin hanci.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun shiga kauyen Doguwar Dorawa a karamar hukumar Bakori, jihar Katsina, sun yi wa mutum 2 yankar rago.
Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da shirin tantance sabon ministan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta yi hakan ne saboda rashin kawo wani abu.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa ya dauki matakin kin hukunta masu laifi a jam'iyyar ne bayan ya duba maslaharta.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo (SAN) ya aika zungureriyar wasika ga shugaban Amurka, Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Gwamnatin Jamus ta haramta ƙungiyar Muslim Interaktiv, ta kuma yi samame a gidaje saboda zargin goyon bayan kafa tsarin Musulunci da ayyukan da suka sabawa doka.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta yi Allah wadai kan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya. Ta bayyana cewa so yake yi ya cimma wasu manufofi a kasar nan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nuna farin cikinsa bisa yadda jami'an tsaro suka tari yan bindiga lokacin da suka kai hari a yankin Shanono.
Muhammad Malumfashi
Samu kari