Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito bankin ta sanar da haka ne a yayin babban taron kasashen duniya akan yaki da Boko Haram dake gudana a birnin Berlin, babban birnin kasar Jamus tun daga ranar Litinin zuwa Talata 4 ga watan Satumba.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito sunan wannan matashi Isa Adamu mai shekaru 27, wanda ake zargi da hada wasu miyagun mutane masu satar mutane suka sace mahaifinsa mai shekaru 55, Ibrahim Adamu, tare da kashe maihaifin nasa bayan sun ka
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Abba na takarar mukamin Sanata mai wakiltar mazabar Jigawa ta tsakiya a karkashin inuwar jam’iyyar APC, wanda a yanzu haka wani tsohon babban jami’in hukumar kwastam, Sabo Nakudu yayi dare dare akai.
Kazalika, Atiku ya yaba wa tsohon shugaban kasa Jonathan tare da bayyana shi a matsayin jarumi saboda karbar kayen da shugaba Buhari ya yi masa a zaben 2015. Sai dai wadannan kalamai na Atiku sun jawo masa raddi daga ‘yan Najeriya
Cibiyar ‘Global Fire Power’ ce ta gudanar da wannan bincike a shekarar 2018, inda ta daura Najeriya a mukamin kasa ta arba’in da uku (43) a cikin jerin kasashen Duniya dake da suka fi karfin Soja, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.
Jam'iyyar adawa a jihar Kano ta Peoples Democratic Party (PDP) ta yi fatali tare da kin amincewa da matsayar da uwar jam'iyyar ta kasa ta dauka na sauke dukkan shugabannin zartarwar jam'iyyar daga Abuja. Daya daga cikin jogogin ja
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Mane yayi wannan aikin alheri ne jim kadan bayan wasan Liverpool da Licester, inda ya zura kwallo daya suka ci Leicestr 2-1, sakamakon a wannan Masallaci yake sallah, masallacin Al-Rahma dake titin Mulg
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Modi, wanda cikakken sunansa Dakta Mahmoud Halilu Ahmed ya bayyana bukatartasa ta taka takarar mukamin gwamnan jihar Adamawa ne cikin wasikar daya aika ma shugaban jam’iyyar APC reshen jahar Adamawa.
Wannan lamari mai muni ya faru ne a ranar 30 ga watan Agusta inda ambaliyan ruwa ya shafi kauyen Kanya dake cikin karamar hukumar Wasagu, da kauyen Mahuta dake cikin karamar hukumar Fakai, wanda yayi sanadin asarar rayukan mutane
Mudathir Ishaq
Samu kari