Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Asinim Butswat ya tabbatar da faruwar lamarin, inda yace “Maigidan da mamatan ke haya ne ya kai fara kai kara ga yansanda cewa Orji da matarsa Nkem da wani karamin yaro dan uwansu dake zama dasu sun mutu a cikin dakinsu.
Haka zalika kungiyar tace gwamnatin jahar ta watsar dasu a matsayinsu nay an siyasa masu jama’a, don haka ne suka yanke shawarar juya masa baya tare da rungumar wani dan takarar gwamnan jahar a karkashin inuwar jam’iyyar APC.
Shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Bungudu, Alhaji Hamisu Coordinator ya tsallake rijiya da baya daga hannun masu garkuwa da mutane a ranar Lahadi, 23 ga watan Satumba, yayinda yan bindiga suka kai farmaki kauyen Nahuche.
Jami’an hukumar kwastam na Najeriya sn kashe wani mutumi da ake zargi da kasancewa dan fasa kaurin shinkafa jaridar Daily Trust ta ruwaito. Wani idanun shaida ya bayyana cewa lamarin ya afku a jiya, Lahadi, 23 ga watan Satumba.
Kassim Afegbua, tsohon hadimin tsohon gwamnan jihar Edo kuma shugaban jam’iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole ya sauya sheka da dubban magoya bayansa zuwa jam’iyyar PDP. Afegbua ya kuma kasance kwamishinan bayanai a Edo.
Kaakaki Yekini ya fitar da wannan sanarwar ne a ranar Lahadi, 23 ga watan Satumba, inda yace uwar jam’iyyar ta yanke wannan shawarar ne don baiwa sauran yayan jam’iyyar APC damar karbar katinsu na zaba yayan jam’iyya a mazabunsu.
NAIJ.com ta ruwaiti uwar jam’iyyar ta jahar Filato ta tabbatar da wannan goyon baya ne a yayin wani zama na musamman data gudanar da shuwagabannin jam’iyyar, ciki har da gwamnan jahar Simon Bako Lalong da sauran masu ruwa da tsaki
Gwamnan jihar Osun dake a shiyyar kudu maso yammacin Najeriya da kuma suka gudanar da zaben gwamna a jihar ranar Asabar din da ta gabata ya fadi abun da ke ran sa jim kadan bayan da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC
Wani dalibi dake karatu a makarantar koyar da ilimin fasahar kere-kere dake jihar Enugu ya matukar burge abokan karatunsa da ragowar jama’a bayan ya tuka motar da ya kera zuwa makarantar su. Dalibin da ya zama abun kallo a wurin
Mudathir Ishaq
Samu kari