Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Yanzu yanzu labarin da muke samu da majiyoyin na nuni ne da cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC ta bayyana sakamakon karshe na zaben gwamnan jihar Osun inda tace bai kammalu ba sai an je zagaye na biyu. Haka zalik
A jiya Asabar, 22 ga watan Satumba 2018, al'ummar jihar Osun sun gudanar da zaben gwamnan jihar Osun, don tabbatar da makomar shugabancin jihar a shekaru 4 masu zuwa. Da misalin karfe 3:35 na safiyar yau Lahadi ne hukumar INEC ta
Tun kafin Kolawolen ya shiga hannu, dan takarar gwamna karkashin jam’iyyar PDP, Mista Dele Adeleke, ya yi korafin cewar sakamakon da aka gabatar a cibiyar tattara sakamako ya sha banban da wanda aka lika a karamar hukumar Ayedaade
A jiya Asabar ne, 22 ga watan Satumba 2018, al'ummar jihar Osun suka gudanar da zaben gwamna da zai shugabancin jihar a shekaru 4 masu zuwa. Da misalin karfe 3:35 na safiyar yau, Lahadi ne hukumar INEC ta fara sanar da sakamakon
Jami’in tattara sakamakon zaben ya bayyana cewar daga cikin ma’aikatan da suka gudanar da zaben gwamnan jihar Osun a jiya, Asabar, ya tsere da sakamako da kayan aikin zabe. A yayin da ake dakon sakamako daga babban birnin jihar Os
Bayan kammala zaben gwamnan jihar Osun da ya gudana a jiya asabar 22 ga watan Satumba 2018, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fara sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi 11, ta bakin jami'an tattara sakamako na kowac
Da sanadin shafin jaridar Daily Trust mun samu cewa, tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Sanata Ahmed Makarfi, ya bayyana cewa ya kasance dan takara mafi shakka ga jam'iyyar APC cikin dukkanin 'yan takara na jam'iyyar PDP.
Alamar yunkurowar matan arewa a siyasa ta fito fili ne bayan jam’iyyu sun fara sayar da fam din takarar shiga zabukan 2019. Mata sun sayi fam din takara a jam’iyyunsu, kuma mafi yawan matan na takarar kujerar majalisar wakilan tar
Kwankwaso, tsohon gwamna, sanata mai ci, sannan dan takarar shugaban kasa, ya kasance jagoran jam’iyyar PDP a jihar Kano kuma madugun darikar Kwankwasiyya. Ana ganin babu wani dan takara a PDP da zai yi tasiri idan ba Kwankwaso ne
Mudathir Ishaq
Samu kari