Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
A kalla mutane 30 ne aka ce sun ɓace a yayin da kwale-kwale da ke dauke da mutane 50 ya kife a garin Umunnankwo da ke karamar hukumar Ogbaru na jihar Anambra. A
Fastoci daga coci sun tana musuli murnar Maulidi (zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad, SAW) a filin motsa jiki na Ahmadu Bello da ke Kaduna a ranar Asabar.
Iyorchia Ayu, shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya dage cewa shi babu ƙumbiya-ƙumbiya da rashin gaskiya a shugabancinsa. Shugaban na PDP ya bayyana hakan ne lokac
Tsohon Shugaban Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, na kasa Vincent Ogbulafor ya riga mu gidan gaskiya. Vanguard ta rahoto cewa Ogbulafor ya rasu ne a rana
Yan sanda a Jihar Kano sun kama wani da ake zargin yana daga cikin furunoni da suka tsere daga gidan yarin Kuje a unguwar Rangaza a karamar hukumar Ungogo.
An yi kira ga babban kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Juma'a 30, ta soke takarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben shugaban kasa na shekarar 2023
An nada Farfesa Folasade Ogunsola a matsayin mace ta farko da ta fara zama shugaban jami'ar Legas (UNILAG). Ogunsola ta yi nasara ne cikin mutane bakwai da aka
Mutane biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Kiyawa zuwa Jahun a Jihar Jigawa. Kakakin hukumar tsaro ta NSCDC na J
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya bayyana barayin danyen man fetur a matsayin manyan makiyan Najeriya. Ya bayyana hakan ne yayin gabatar da
Aminu Ibrahim
Samu kari