Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje a bangaren watsa labarai, ya ce ba zai taba cin dunduniyarsa ba. Daily Trust ta rahoto
Mutane shida yan gida daya sun nutse bayan ruwa ya mamaye gidansu da karamar hukumar Anambra ta Yamma. Daily Trust ta tattaro cewa lamarin ya faru ne a garin Nz
Dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP, Alhaji Abdullahi Shuaib Yaman, ya ce idan aka yi la'akari da abin da ta yi tsawon shekaru 3 a Kwara, jam'iyyar APC ta kori
Gabanin babban zaben shekarar 2023, hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta fitar da jerin sunaye na karshe ne yan takarar shugaban kasa. A cewar jerin sunayen, ja
An kama wasu maza uku kan zargin garkuwa da tsohon mai gidansu, Ifeanyi Olayinka bayan ya sallame su daga aiki a Ijebu-Ode, Jihar Ogun. An kama wadanda ake zarg
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Action Alliance (AA), Hamza Al-Mustapha ya ce bai taba satar kudi ba ko daukan arzikin kasa, sai dai ya kare dukiyar kasa
Oloja na Epe, Oba Kamoroudeen Animashaun, ya nesanta kansa daga takarar mataimakiyar gwamna da matarsa, Olori Morenike Abeni Animashaun ke yi a karkashin jam'iy
Kwararriya a bangaren lafiya kuma shugaban cibiyar Lafiya ta Chartma Herbal Health Centre ta bukaci maza su rika shan mama a cikin watan Oktoba a yayin da ake
Wani faifan bidiyo da ya fito da ke nuna jagoran jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na kasa ya yi yanke jiki ya fadi ya janyo maganganu tsakanin yan Nige
Aminu Ibrahim
Samu kari