Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Khadija Mainumfashi ta ba da hakuri bayan shugaban hukumar tace fina-finai, Abba Al-Mustapha ya sanar da haramta mata shiga duk harkokin Kannywood.
Wata mata mai yara 22 ta dauki bidiyon zuri’arta sannan ta bayyana cewa an haifi 20 daga cikin yaran a shekara daya. Yawancin yaran nata bibbiyu ne.
Jam’iyyar APC a yammacin ranar Juma’a, 1 ga watan Disamba, ta zargi jam’iyyar SDP da Murtala Ajaka da kai hari gidan kwamishinan zaben jihar Kogi.
Zaben sabbin shugabanni na kungiyar daliban Najeriya ta kasa ya zama tashin hankali yayin da aka jiyo karar harbe-harbe a kusa da wajen zaben a Abuja.
Wata matashiyar budurwa ta karbi dalolin da wani mutum ya bata ba tare da bata lokaci ba. Tsoffin mata biyu sun samu damar amma sun ki karba saboda tsoro.
Ana tsaka da fama da matsalar tattalin arziki a Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya shawarci Shugaba Tinubu da ya gaggauta magance matsalar. Ya hango zanga-zanga.
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa “ta hanyar amfani da ruhanai ne” yayin da yake martani ga furucin Doguwa na cewa ba yawan kuri’u ke sa a ci zabe ba.
Allah ya yi wa tsoffin yan majalisar wakilai biyu daga jihar Kwara rasuwa. Yan majalisar biyu sun mutu ne cikin awanni 48 a tsakani. Gwamnan jihar ya yi martani.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani malami ya tara dalibansa don dauko wani yaro da ke yawan fashin zuwa makaranta. Bidiyon akwai ban dariya.
Aisha Musa
Samu kari