Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wasu yan bindiga sun kai hari yankin Gandu na jami'ar tarayya ta Lafia a ranar Litinin, inda suka kashe wani makanike, sannan suka yi garkuwa da mata da diyarsa.
Yan bindiga sun kai hari kan al'ummar Dan-Honu da ke Millennium City, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka sace sabbin ma'aurata da malamin musulunci.
Yan fashi da makami sun kashe Taiwo Oyekanmi, daraktan kudi kuma akanta a ofishin gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun. Lamarin ya afku ne a ranar Laraba.
Jami’an hukumar NSCDC a babban birnin tarayya Abuja sun harbi dalibai biyu. Abun ya afku ne da misalin karfe 11:20 na safe a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Jami’an hukumar kwastam na Najeriya a jihar Ogun, sun kama alburusai 975 da aka nade a cikin buhunan shinkafa a ranar Litinin, 27 ga watan Nuwamba.
Wani mai shagon siyar da barasa a kasar Afrika ta Kudu ya hukunta wasu barayi da suka kai farmaki kantinsa. Mutumin ya tilasta masu kwankwadar giya da suka sata.
Kungiyar Progressive League of Youth Voters (PLYV) ta bayyana cewa akwai wani shiri da ake yi na tayar da hargitsi a garin Kano a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Kotun Daukaka Kara da ke zama a Abuja, ta sake tsige mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Jamilu Umaru Dahiru Barade na jam'iyyar PDP.
Wani fusataccen mutum ya haddasa yar dirama a coci yayin da ya kai farmaki da karnukansa domin nuna rashin jin dadinsa kan ayyukansu. Lamarin ya yadu.
Aisha Musa
Samu kari