Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Gobara ta lakume rayukan wasu ma’auratan likitoci, Dr Auta Gidado da matarsa Dr Amina Ahmad.Har zuwa mutuwarsu, su dukka suna aiki ne a karkashin UMTH, Borno.
Wasu mazauna kauyukan Katsina sun ce jami’an tsaro da ke cikin ayarin shugaban kasa basu yi musayar wuta da yan ta’addan da suka auka masu a jihar Katsina ba.
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki gidan Reverend Daniel Umaru na Cocin EYN da ke Njairi a karamar hukumar Mubi a jihar Adamawa, inda suka kashe ‘ya’yansa maza.
Maharan jirgin kasan Kaduna ne suka farmaki magarkamar Kuje saboda gwamnatin tarayya ta ki amsa tayinsu na sakin mambobinsu a madadin fasinjojin da suka sace.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta baiwa daliban makarantun firamare da na sakandare hutun kwanaki 10 domin bikin babban Sallah.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna karfin gwiwar cewa jam'iyyarsa ta APC za ta yi nasara a zaben gwamnan jihar Osun da za a yi cikin gaskiya da adalci.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da harin ta’addanci da 'yan Boko Haram suka kai kan gidan gyara hali na Kuje.
An kara tsaurara matakan tsaro a garuruwan da ke yankin Kuje da kewaye a babbar birnin tarayya, Abuja bayan farmakin da yan Boko Haram suka kai kurkukun Kuje.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya yi watsi da jita-jitan cewa ya dauki Sanata Yusuf Datti Baba-Ahmed a matsayin mataimakinsa.
Aisha Musa
Samu kari