Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Gwamnatin jihar Katsina a ranar Asabar, 17 ga watan Satumba, ta bayyana cewa ta ware zunzurutun kudi har naira biliyan 1.5 domin yakar rashin tsaro a jihar.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da manoma uku sannan sun kashe wani mutum daya a garin Kurgin Gabas da ke yammacin karamar hukumar Birnin-Gwari, Kaduna.
Wata matashiyar budurwa mai suna Salma ta shiga halin damuwa bayan samun labarin auren saurayinta da suke soyayya da juna. Matashin ya auri wata ba ita ba.
Gwamna Yahaya Bello ya ce dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Sanata Bola Ahmed Tinubu, zai iya dawo da Najeriya kan tafarkin ci gaba idan ya ci zabe.
Kakakin rundunar yan sandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi, ya bayyana cewa idan da jami’in dan sanda zai mari wani dan farin hula, mai shi bai da damar ramawa.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ware zunzurutu kudi har naira biliyan 1.2 don gina shataletale da gyaran hanyoyi 42 a cikin birnin Kano.
wata yar Najeriya mai suna Afolashade Shakirat ta bayyana yadda mai aikinta ta gabatar mata da tsabar kudi har N100,000 wanda ta dungi lalewa tana tara mata su.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PRP Kola Abiola, ya bayyana cewa gwamnati za ta kawo karshen rikicinta da ASUU watanni biyu kafin babban zaben 2023.
Wata sanarwa daga Yahaya Danzaria, magatakardar majalisa ta ce Majalisar wakilai ta kasa za ta dawo zama a ranar 20 ga watan Satumba a zaure na wucin gadi.
Aisha Musa
Samu kari