Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Mummunan al'amari ya faru inda soja ya harbi dan achaba da wata mai jego da da danta da ya goyo a bayansa a garin Babanna da ke karamar hukumar Borgu a Neja.
Akalla jam’iyyun siyasa hudu da yan takararsu ne suka shigar da kara a kan nasarar zababben shugaban kasa Bola Tinubu a a zaben 2023 kotun zabe a hukumance.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa ba zai taba komawa jam’iyyar All Progressives Congress ba duk da rade-radin cewa yana gab da yin haka.
Wani dan gajeren bidiyo ya nuna lokacin da wanki uba ya fashe da kuka yayin da yake kallon diyarsa tana shirin tafiya gidan mijinta. Jama’a sunyi martani a kai.
A ranar Talata, 21 ga watan Maris, dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi, ya yi kira ga INEC da ta gaggauta sakin sakamakon zaben Abia da Enugu.
Wani bidiyo ya nuna wata kyakkyawar amarya sanye da doguwar riga tana tikar rawa da kayatar da mahalarta bikin nata. Tuni bidiyon ya yadu a dandalin TikTok.
Wata kyakkyawar amarya na tashe a TikTok bayan wani bidiyo dake nuna yadda ta daura karamin tukunya kan murhu ta hanyar amfani da bakinta yayin bikinta ya yadu.
Daga cikin jihohi 28 da aka gudanar da zaben gwamnonin 2023 a ranar Asabar, 18 ga watan Maris, INEC bata riga ta sanar da wadanda suka yi nasara ba a jihohi 4.
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce bai taba cewa zai rushe wani gini a Jihar ko kuma rushe masarautun da gwamnati mai barin gado ta kirkiro ba.
Aisha Musa
Samu kari