Aisha Ahmad
3516 articles published since 27 Mar 2024
3516 articles published since 27 Mar 2024
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta bayyana cewa an cafke wani mutum mai shekaru 49 da ake zargi da hallaka mahaifiyarsa saboda sabani a kan kudin kasuwancin rogo.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana ta sanar da cewa ta samu nasarar gano wata kungiya da ke safarar mugayen makaman da ake kera wa a cikin kasar a jihar Kano.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'a ne kawai ke ruruta batun cewa kotu ta yanke hukuncin cewa a fito da bayanai a kan binciken Bola Tinubu kan miyagun kwayoyi.
Dan gwamnan Bauchi, Injiniya Bala Mohammed ya yi zargin cewa Atiku Abubakar da yi wa mahaifinsa bakin cikin zama gwamnan jihar a zaben 2023 da ya gabata.
Hadimin Shugaban kasa, Daneil Bwala ya musanta cewa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya domin a duba lafiyarsa a kasar Faransa, kamar yadda wasu suke zato.
Tsohon dan majalisar wakilai, Farah Dagogo ya bayyana rashin jin dadin yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da zababben gwamnan jihar Ribas.
Gwamnatin Kano ta sauke nauyin bashin da ake bin jihar na karatun dalibai 84 da gwamnatin baya, a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta aika kasar waje karo karatu.
Tsohon Ministan wasanni a gwamnatin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa akwai babbar barazana a yadda 'yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka.
Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a Abuja, Eko, Enugu, Ikeja, Jos, Kaduna, Kano da Yola sun tsunduma a cikin matsala saboda aringizon kudin wuta.
Aisha Ahmad
Samu kari