- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Matashin Kano kuma mawakin bege, Sharif Aminu Da aka yankewa hukuncin kisa a baya ya shigar da kara kotun kolin Najeriya bayan shan kaye a kotun daukaka kara.
Shugaban Najeriya, Manjo Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya tashi daga gadon ganin likita inda ya kai ziyara fadar mai alfarma sarkin Birtaniya, Charles.
Tun bayan sanarwar baban bankin kasar dai a watan da ya gabata ake fara samun turoruwar kai kudi bankunan kasar sabida gudun asara ko kuma aikin da na sani
sanatan dai ya gufarnar da shugaban ne a gaban kuliya kan zargin cireshi ba bisa ka'iada ba, kamar yadda takardar karar da ya shigar a gaban kotu ta nuna a jiki
Kakakin hukumar yan sandan Najeriya ya bayyana dalilin da yasa basu kama shugaban hukumar EFCC ba duk da umurnin da kotu tayi tun ran 28 ga watan Oktoba 2022.
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya gana da gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed yau Talata a Abuja.
Kotun Abuja ta umurci sifeto janar yan sanda ya gaggauta damke shugaban na hukumar yaki da in hanci da rashawa, AbdulRasheed Bawa, bisa raina mata hankali.
Dirakta Janar na yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC, Simon Lalong, ya shigar da Ali Nuhu, Hadiza Kabara, Maryam Yahaya, Dan Gwari, dss harkarsa.
wani darakta a jihar kebbi ya bi san zuciya baya da ya lakadawa wani babban Alkali mai matakin aiki na 16 duka sakamakon biyewa san zuciya da dokin dana sani
AbdulRahman Rashida
Samu kari