- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jam’iyyar PDP tayi martani game da kuskuren da dan takaran kujerar shugaban kasan jam’iyyar APC, Bola Tinubu, yayi yayin taron kaddamar da yakin neman zabensa.
Majalissar dokokin kasa dai ta zargi tsohon shugaban amurkan da sa hannu wajen kaiwa majalissar hari, a shekarar 2020, bayan an kada shi a babban zaben kasar
ana ta samun tirka-tirka dai bayan da aka gudanar da zaben fidda gwani na gwamnan jihar adamawa a jam'iyyar Apc, wanda hakan yasa Wasu zuwa kotu har aka kori.
labarin wani mai kudi da ya zama talaka wanda bai da ko sisi ya zamana inda zai kwana ko makamancin haka na nema ya gagareshi, bayan sauka daga mukamin shugaba
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya sulhunta tsakanin Sule Garo da Alhassan doguwa bayan samun saɓani da suka yi a yayin gudanar da wani taro na jam'iyyar APC.
Kotu ta yanke sabon hukunci kan zaben fidda gwanin dan takaran gwamnan jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom bayan watanni ana fafatawa tsakanin 'yayan jam'iyyar.
Saura mako daya a fara gasar kwallon duniya a kasar Qatar, kasashen 32 da zasu hallara sun fitar da sunayen yan kwallon da zasu wakilcesu a gasar kwallonn.
Fadar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na Shirin Kashe Naira biliyan biyu domin sabunta motocin shugaban kamar yadda sakataren fadar gwamnatin tarayya ya tabbata.
Mele Kyari GMD na kamfanin man feturin Najeriya watau NNPCL ya bayyana cewa kudin da suke sayo tataccen man fetur daga kasar wajen yanzu ya ninka kudi N170.
AbdulRahman Rashida
Samu kari