- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Sanata Emmanuel Bwacha na jam'iyyarAll Progressives Congress (APC) ya yi biyu babu, ya rasa kujerarsa na Sanata a ranar Alhamis, 10 ga watan Nuwamba, 2022.
Wata kotun shari'a dake zamanta a unguwar Magajin Garin jihar Kaduna ta jefa wani matashi kurkuku kan laifin satan burodi tare da cakawa mai burodin wuka..
Sarkin Iwo, Oba Abdulrashed Akanbi Telu 1 ya yi kira ga takwarorinsa na kasar Yarbawa su koma ga Allah kuma su daina hada Allah da wani. Sun yi masa martani.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana yadda tattaunawarsa da Sarkin Ingila, Charles III, ya gudana a ziyarar da ya kai masa ranar Labara a fadar Buckhingham.
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana a Landan cewa tattalin arzikin Najeriya zai amfana matuka da sauya fasalin Naira da za'ayi a watan Disamba
Sama da yan takaran jam'iyyun siyasa guda 11 zasu fafata a zaben gwamnan jihar Borno na shekarar 2023. Jerin yan takaran na kunshe cikin takardar da hukumar
Ana saura kwanaki goma sha daya a fara taka ledar gasar World Cup a birnin Doha kasar Qatar, wasu shahrarrun yan kwallon sun gamu da ibtila'in raunuka yanzu.
Matashin Kano kuma mawakin bege, Sharif Aminu Da aka yankewa hukuncin kisa a baya ya shigar da kara kotun kolin Najeriya bayan shan kaye a kotun daukaka kara.
Shugaban Najeriya, Manjo Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya tashi daga gadon ganin likita inda ya kai ziyara fadar mai alfarma sarkin Birtaniya, Charles.
AbdulRahman Rashida
Samu kari