- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Dan takaran shugaban kasan jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi alkawarin cigaba da kokari don ciyar da Najeriya gabaa.
Kotun tarayya dake jihar Rivers ta sake jefa jam'iyyar APC a jihar cikin halin tasku inda ta soke takarar wasu yan takaran majalisar 16 kan zaben fidda gwanin.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana farin cikin kashe kasurgumin mai garkuwa da mutane Dogo Maikasuwa wanda ya addabi al'ummar karamar hukumar Chikun/Kajuru.
Jami'ar dai ta kashe kanta ne ta hanyar fadawa babban tekun jihar legas bayan sun gama zazzafar muhawara da wanda ya bayyana cewa yana so ya aureta a kwanan nan
yanayin siyasa a nigeria na kara dumi, kasantuwar gabatuwa baban zaben kasa wanda aka sa ran gudunarwa a watan maris din shekarar 2023, inji Hukumar zaben kasar
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta gurfanar da Odito Janar na jihar Yobe kan laifin almundahanar milyan sha tara.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta raba albashin malaman jami'a biyu don biyan malaman jami'a da suke bin bashin watanni takwas yanzu.
gwamnonin arewa ne dai suka fito da shirin kar ta kwana wajen maida alm almajirai garuruwansu ba7yan bullar cutar korona a shekarar 2020, dan gudun yaduwarta
Sanata Emmanuel Bwacha na jam'iyyarAll Progressives Congress (APC) ya yi biyu babu, ya rasa kujerarsa na Sanata a ranar Alhamis, 10 ga watan Nuwamba, 2022.
AbdulRahman Rashida
Samu kari