Jihar Zamfara
Gwamna Bell Matawalle na jihar Zamfara ya ce daga cikin dalilan da suke assasa wutar ta'addanci akwai kyale 'yan bindigar da 'yan ta'adda da ake yi ba hukunci.
Kwana daya bayan sakin matar lakcara da ya'yansa, 'yan bindiga sun sake yin garkuwa da Bashiru wanda ya kasance jami'i a kwalejin ilimi na Gusau, jihar Zamfara.
Cikin kwanaki bakwai, ‘yan bindiga sun kona kauyaku biyar inda suka kai munanan hare-hare wanda sanadin su a kalla mutane 200, sannan sun sace mutane 12 a wasu
Jam'iyyar APC mai mulki a kasar ta yi martani kan harin yan bindiga a Zamfara, ta bayyana cewa kashe-kashen da aikatawa mutanen jihar ba zai tafi a banza ba.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya jajantawa al'umma da kuma gwamnatin jihar Zamafara, bisa kisan kiyashin da yan bindiga suka yi .
Yayin da 'yan bindiga da suke kokarin tserewa daga luguden wutar sojoji suka ratsa kauyuka, jami'an tsaron sirri na sojoji sun yi ta kokarin amso mutane a daji.
Rahoton da muke samu daga iyalan malamin kwalejin ilimi da fasaha dake Gusau, na nuna cewa yan bindiga sun sako mutum 3 da suka sace bayan biyan su kudin fansa.
Shugaban ma'aikatan tsaro na kasa , Janar Lucky Irabor, ya ce duk da kalubalen tsaro, a halin yanzu kashe-kashen mutane ya ragu idan aka danganta da na baya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jajantawarsa ga wadanda suka rasa rayukansu a wani mummunan harin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Ya ce bai ji dadi ba.
Jihar Zamfara
Samu kari