Jihar Zamfara
'Yan bindiga sun dura wasu kauyuka biyar a jihar Zamfara, sun hallaka mutane da dama, inda asuka kone gidaje da mazaunin mutanen yankin Anka a jihar ta Zamfara.
Kwamishinan labaran jihar Zamfara, Ibrahim Dosara, ya sanar a Gusau cewa nan ba da jimawa ba ake sa ran bude kasuwannin Dansadau, Maradun, Bungudu da Maru.
Wasu 'yan banga sun kama wasu da ake zargin 'yan bindiga ne, sun kashe tare da wasu da ake zargin su ma masu kai bayanai ne ga 'yan bindiga a jihar Zamfara.
Ɗaya daga cikin mutane sama da 50 da kasurgumin ɗan bindiga, Bello Turji, ya sako ya bayyana yadda suka yi rayuwa tare da yan ta'addan da kuma yadda suka kubuta
'Yan daba dauke da makamai sun kutsa ofishin Thunder Blowers Online, ofishin jaridar yanar gizo da gidan talabijin da ke Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta ce ta ceto wasu mata masu juna biyu daga cikin mutum 97 da ta ceto daga hannun gagararren dan bindigan Zamfara, Turji.
Yan bindiga sun sace mata da yaran wani malami a kwalejin ilimi ta fasaha a Gusau da ke jihar, Dr Abdurrazak Muazu kuma sun bukaci kudin fansar Naira miliyan 50
Daya daga cikin mambobin bangaren shahararren malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Gumi, yace babu amfanin kashe wani shugaban yan bindiga a Zamfara.
Ana ta ci gaba da tattaro bayanai akan dalilin da yasa gawurtaccen dan bindigan jihar, Bello Turji ya saki mutane 52 ba tare da amsar ko sisi ba, Daily Trust ta
Jihar Zamfara
Samu kari