Jihar Zamfara
Hashimu Shehu Gazura, kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Zamfara, ZASIEC, ya gwabza hatsarin mota kuma ya rasu kan titin Yawuri ranar Juma'a.
Rundunar Sojojin Najeriya ta Operation Hadin Kai ta lalata sansanin ‘yan bindiga da ke dajin Totsari da Kenkashi a karamar hukumar Tsafe cikin Jihar Zamfara. A
Zamfara - Majalisar dokokin jihar Zamfara a ranar Talata ta bayyana cewa babu kotun da ta isa ta hanasu tsige mataimakin gwamnan jihar, Barista Mahdi Aliyu Gusu
Tsohon kwamishinan labarai na jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Danmaliki ya koka bayan wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki gidansa da ke Gusau.
Babban kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja, Ranar Litinin ta ƙi amince da bukatar dakatar da shirin tsige mataimakin gwamnan Zamfara, Mahdi
Shugaban Alkalan jihar Zamfara, Mai Shari'a Kulu Aliyu, ta kafa kwamitin mutum bakwai don gudanar da bincike kan tuhume-tuhumen da majalisar dokokin jihar ke wa
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani jami’in kwastam da wasu mata shida a karamar hukumar Tsafe da ke jihar Zamfara, sun nemi a biya naira miliyan 10 kudin fansa.
Wasu yan ta'adda da duka yi yunkurin sace daraktan kuɗi na ma'aikatar kuɗi ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da iyalansa mutumu uku da daddaren jiya Lahadi.
Salihu Usman ya koka a kan barazanar da ya ce ana yi masa kwanaki kalilan bayan majalisar ta amince a ci gaba da kokarin tsige mataimakin gwamnan jihar, Mahadi.
Jihar Zamfara
Samu kari