Jihar Zamfara
Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara a ranar Laraba ya bayyana mutuwar Alhaji Tukur Mai-bulo, dattijon kasa, dan kasuwa kuma mai tallafawa al'umma a matsayin
Mutane sun dauke kafa daga ofishin mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Barista Mahdi Aliyu Muhammad, biyo bayan shirin tsigeshi da majalisar dokokin jihar ke yi.
A baya an tattaro rahoto cewa, an majalisar dokokin jihar Zamfara ta fara wani sabon yunkuri na tsige mataimakin gwamnan, Mahadi Aliyu Gusau na jihar Zamfara.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya kai ziyara jihar Zamfara domin gana wa da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP da kuma neman goyon bayan su.
Kwamishinan kula da wuraren tarihi da bude ido na jihar Zamfara, Honorabul Abdullahi, ya ɗauki nauyin auren marayu 20 a yankin karamar hukumar Tsafe dake jihar.
'Yan bindiga sun halaka sama da rayuka talatin, sun yi garkuwa da wasu mata a hari mabanbanta a ranar Juma'a duka a jihar Zamfara saboda kin biyan harajin N40m.
‘Yan bindiga sun halaka fiye da mutane 30, sannan sun yi garkuwa da wasu wadanda yawanci mata ne sakamakon hare-hare daban-daban a ranar Juma’a cikin Jihar Zamf
Yan Majalisar Jihar Zamfara sun fara shirye-shiryen tumbuke mataimakin gwamnan jihar, Mahdi Gusai daga mukamin shi. Hakan ya biyo bayan wata takarda ta kora ga
Gwamnatin jihar Zamfara ta baiwa iyalan jami'an yan sanda bakwai da yan bindiga suka kashe a jihar kudi N7 million. A baya kun ji yadda yan bindiga suka kaiwa.
Jihar Zamfara
Samu kari