Jihar Zamfara
A ranar Laraba, 23 ga watan Fabrairun 2023, majalisar Jihar Zamfara ta tabbatar da nadin Sanata Muhammad Hassan a matsayin mataimakin gwamnan Jihar Zamfara. Gwa
Sheikh Dr Ahmad Mahmud Gumi, ya bayyana ra'ayinsa kan wani labari dake cewa Wai Gomnatin Zamafara zata kashe miliyonin kudi domin Taron Maulidi na biyu acikin.
Shugaban yan bindiga, Dullu Kachalla, ya yafewa mazauna wasu garuruwan da suka kakabawa haraji sauran kudaden da ake binsu bayan sun biya naira miliyan biyar.
Mabiya Legit.ng Hausa za su so sanin bayanai kan wannan sanatan da aka ba mukamin mataimakin gwamnan rana tsaka. Mun kawo muku bayanai akan sabon mataimakin.
Biyo bayan tsige tsohon mataimkin gwamna, Mahdi Aliyu Gusau, da kuma tabbatar da sabo da majalisar dokoki ta yi, Matawalle ya rantsar da Sanata Hassan Nasiha.
Majalisar jihar Zamfara ta zabi wani sanata domin ya maye gurbin Aliyu Gusau, mataimakin gwamnan jihar Zamfara da aka tsige a yau dinnan a zaman majalisa..
A yau Laraba, 23 ga watan Fabrairu, mahalidar dokokin jihar Zamfara ta tabbatar da tsige mataimakin gwamna, Barista Mahdi Gusau, abu hudu da ya dace ku sani.
A yau ne muke samun labarin yadda majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige mataimakin gwmanan jihar bayan da ta zauna zaman majalisa a yau Laraba a Gusau..
Babbar kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta amince da bukatar hukumar ICPC na kwace wasu manyan kadarorin Abdul'aziz Yari da take bincike
Jihar Zamfara
Samu kari