Jihar Zamfara
Jam'iyyar APC, a ranar Alhamis, a Jihar Zamfara, ta sanar da mika takardar kudi 'cheque' na Naira miliyan 50 domin siya wa Gwamna Bello Matawalle fom din sake t
Tukur Jangebe, Kwamishinan harkokin addini na Jihar Zamfara ya yi murabus daga mukaminsa bayan ya gano ina shirin tsige shi daga kujerarsa akan yanayin wa’azins
Mummunar gobara ta lamushe daya daga cikin ofisoshin hukumar zabe mai zaman kanta ta hukumar INEC da ke jihar Zamfara, mazauna yankin suka tabbatar da hakan.
Mazauna kauyen Magazu da kewaye a karamar hukumar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara sun fara barin gidajensu na gado sakamakon tsanantar farmakin 'yan bindiga.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta gurfanar da sarakuna biyu da aka tsige saboda zargin taimakawa yan bindiga a kotun majistare ta jihar, Channels TV ta rahoto. An gurf
Uwargidar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha, ta rokawa al'ummar jihar Zamfara samun zaman lafiya daga wajen Allah albarkacin daren Lailatul kadari.
Gwamna Ben Ayade na Jihar Cross Rivers, a ranar Alhamis ya ce dimbin ma'adinan kasa da Najeriya ke da shi yasa yan ta'adda ke zuwa kasar, rahoton Daily Trust.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da tsige wasu sarakuna biyu da hakimi bisa zargin hannu wajen taimakawa ayyukan 'yan bindiga a wasu yankunan jihar ta Zamfara.
A wani hari da ake zaton na ɗaukar fnasa ne, yan bindiga sun halaka jagoran yan Bijilanti da wasu dakaru Shiga a ƙauyen Nada, dake yankin Gusau ta jihar Zamfara
Jihar Zamfara
Samu kari