Jihar Zamfara
gwarazan dakarun yan sanda da taimakon yan Bijilanti sun fatattaki wasu mahara yayin da suka yi yunkurin kai harin ta'addanci kan mutanen kauyuka a jihar Zamfar
Zamfara - Gwamna Matawalle na Jihar Zamfara ya ayyana ranar 20 zuwa 24 ga watan Yuni a matsayin ranakun hutun aiki domin bawa ma'aikatan gwamnati damar zuwa gar
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa akwai yiwuwar ta sake katse hanyoyin sadarwa na zamani a jihar karo na biyu idan bukatar hakan ya taso. Mashawarcin Gwam
Masu garkuwa da mutane a Zamfara sun bukaci a biya su kudin fansa naira miliyan 145 domin a sako wadanda suka sace a cikin makon nan, wato ranar Asabar....
Gwamna Muhammad Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ce duk wanda ke da hannu a matsalar tsaron Zamfara ba zai sake zama lafiya ba, gwamnati ba zata rintsa ba.
Da farko 'yan bindigan da suka tare masu dawowa daga wajen daurin aure a hanyar Sokoto sun ce sai kowa ya biya N5m. Daga baya aka rage kudin fansar zuwa N60m.
Wasu da ake zaton‘yan bindiga ne sun sake kai farmaki inda suka yi nasarar sace wasu ‘yan kasuwa 50 a hanyar Sokoto-Gusau suna dawowa daga wani daurin aure.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta sanar da rasuwar Sarkin Kotorkoshi a karamar hukumar Bungudu na Jihar, Alhaji Ahmad Umar. Cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin J
Sababbin bayanan da aka samu sun tabbatar da cewa Alhaji Abdulaziz Yari ya bar hannun EFCC. EFCC ta ce ta ba Ahmed Idris beli, amma ana binciken Akanta Janar.
Jihar Zamfara
Samu kari