Jihar Zamfara
Mutane bakwai ne suka halaka yayin da wasu uku suka jigata a anar Talata, 24 ga watan Mayu yayin wani farmaki da 'yan ta'adda suka kai kauyukan jihar Zamfara.
Ɗaya daga cikin manyan jigogin APC a Zamfara, Dakta Dauda Lawal, ya fice daga cikin jam'iyyar ya sauya sheka zuwa PDP mai adawa, ya shiga takarar gwamna a zaɓe.
Gwamnatin jihar Zamfara ƙarkashin jagorancin Bello Matawalle, ta naɗa sabbin sarakuna uku da zasu maye gurbin waɗan da ake zargin una alaƙa da yan bindiga.
Biyo bayan abinda ya faru na ta da zaune tsaye da yamutsi a makociyar Zamfara, wato jihar Sokoto, hukumar yan sanda ta kira taron lalubo hanyar daƙile lamarin.
Kwamitin Gudanarwa na Jam'iyyar PDP ta Jihar Zamfara ta sanar da dakatar da shugabanta na Jihar, Bala Mande, har sai an kammala bincike da ake yi kan zarginsa d
Gwamna Bello Muhammad Matawalle na jihar Zamfara ya kara sabbin masarautu biyu akan masarautu 17 da jihar ke dasu inda suka koma 19 saboda yakar rashin tsaro.
Uwar jam’iyya ta samu tayi wa dukkanin shugabanni da jagororin APC sulhu a jihar Zamfara. Bayan shekaru kusan hudu ana ta rigima, APC ta zama gida daya a yanzu.
Wasu ‘yan ta’adda sun kashe akalla manoma 7 da babban limamin masallacin Juma’a na garin Faru mai suna Malam Sani Akwala a ranar Asabar, a kauyen Dajin Danau da
Bayan kama wani soja da ake aikin sayarwa yan ta'adda makamai a Zamfara an ƙara gano abokan harkallarsa daga bakinsa, ya faɗi sunan wasu mutum biyu a Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari