Jihar Zamfara
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya kaddamar da kwamitin tsaro guda 4 gami da samar da motoci 20 kirar Hilux da babura 1,500 don fara daukar matakai.
Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban babban asibitin Dansadau, Dr Mansur Muhammad. Garin Dansadau na a karamar hukumar Maru kimanin kilo mita 100 daga Gusau.
Tsohon gwaman mulkin soja na Jihar Kaduna, Kanal Shehu Dangiwa Umar (mai ritaya), ya nuna rashin amincewarsa da umurnin da gwamnan Zamfara ya bada na cewa mutan
Kwamishinan yada labarai na jihar, Ibrahim Dosara ne ya bayyana hakan yayin wata tattaunawa a ranar Litinin, 27 ga watan Yuni, inji rahoton Daily Trust a yau.
Abdullahi Shinkafi, mashawarci na musamman kan harkoki tsakanin hukumomin gwamnati ga gwamnan Zamfara, ya ce Majalisar Dokokin Jihar ta amince da kudin dokar hu
Yan bindiga sun sace matar shugaban kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi, NULGE, ta Jihar Zamfara, Sanusi Mohammed Gusau. Matar, Ramatu Yunusa, wacce ke da ciki
Mazauna yankin Mada da wassuu kauyuka dake karkashin karamar hukumar Gusau sun tsere daga gidajen su bayan 'yan bindiga sun kai musu sabon mummunan farmaki.
Janar Lucky Irabor, a ranar Litinin, ya kalubanci kira da gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya yi ga mutanen jihar da su mallaki bindigogi don kare kansu.
Yayin da lamarin tsaro ke ƙara taɓarɓarewa a sassan Najeriya,wasu gwamno i sun tashi haiƙan don tabbatar da sun kawar da matsalar baki ɗaya a jihohin su, mun ha
Jihar Zamfara
Samu kari