Jihar Zamfara
Wani dan bautan kasa kirista, Jeremiah Shimasaan, da ke aikinsa a Gusau, babban birnin jihar Zamfara ya gina wurin alwala kuma ya gyara bandaki guda uku a wani
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord Party, Farfesa Christopher Imumolen ya zabi tsohon sakataren gwamnatin jihar Zamfara, Bello Bala Maru a matsayin a
Abdullahi Shinkafi, shugaban kwamitin sassanci da yan bindiga a Zamfara ya koka kan yadda ake tafiyar hawainiya wurin bincike da hukunta yan bindiga. Ya dora l
Kwamitin Zamfara na gurfanar da laifukan da suka shafi 'yan bindiga sun ce har sai Bello Turji, fitaccen shugaban 'yan bindiga ya ciki jama'a ya mika makamansa
Hedkwatar 'yan sandan Najeriya dake garin Abuja ta tura sabbin kwamishinonin 'yan sanda jihohin Kano,Zamfara da Enugu. Abubakar Lawal, Kano, Yusuf Kolo,Zamfara.
'Yan Najeriya sun yi martani kan rahoton dake bayyana cewa hatsabibin 'dan bindiga Bello Turji, mai kashewa da garkuwa da jama'a a Sokoto da Zamfara ya tuba.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Sanata Hassan Nasiha, ya ce shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya rungumi zaman lafiya tare daa wasu kungiyoyin yan ta'adda.
Manoma a jihar Zamfara sun shirya ganawa da shugabannin 'yan bindiga a jihar domin sasantawa kan kariya da barinsu su yi noma a gonakinsu a wannan daminan.
Rahoton gidan talabijin na Channels ya bayyana cewa, 'yan bindigan sun shiga gidan Barista Benedict Azza da ke unguwar Saminaka, a Gusau, suka so sace shi.
Jihar Zamfara
Samu kari