Jihar Zamfara
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Abubakar Bukola Saraki ya halarci wurin daura auren Hadiza Abdul'aziz Yari, diya ga tsohon gwamnan jihar Zamfara.
Ministan labarai da al'adu Alhaji Lai muhammad yace gwamnati ta damu mutuka, kuma tayi nadamar abinda ta aikata a jihar Zamfara, kan rasa rayukan fararen hula
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ganin ta kawar da baki ɗaya 'yan ta'adda don samar da zaman lafiya mai ɗorewa a jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Muhammad Matawalle, ya aike da sakon jaje gami da ta’aziyyarsa ga iyalan wadanda suka mutu sakamakon luguden Jiragen NAF.
wasu guggun 'yan bindiga da sukai bata kashi tsakaninsu da sojoji sun janyo al'ummar garin mutunji sun rasa ransu, wasu kuma sun jikkata, in ji PRNigeria..
Wasu yan bindiga da ake zaton masu fashi da makami ne sun kai harin bazata kan sojoji a kauyen Mutunji a jihar Zamfara inda suka kashe sojoji da fararen hula.
Wasu bayanai da muka samu sun nuna cewa jirgin rundunar sojin saman Najeriya ya saki bam a wani kauye dake karamar hukumar Maru, jihar Zamfara, an rasa rayuka.
Hatsabibin shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya ce idan har gwamnati ba za ta iya dakile yaduwar bindigu ba a kasar, babu wanda zai iya hana yan bindiga siyan
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sun rufe babban titin Gusau zuwa Dansadau a karamar hukumar Maru. Tun farko sun kai hari kauyen Maigoge, ‘yan sa kai suka sheke 15.
Jihar Zamfara
Samu kari