Jihar Zamfara
Aminu Sani Jaji, jigon jam’iyyar APC a jihar Zamfara ya gwangwaje tawagar kamfen din Bola Tinubu da Kashim Shettima da kyautar motoci saba’in a ranar Talata.
Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji Kachalla, yace gwamnatin Najeriya bata son ganin bayan ta’addanci ne. Ya zargeta da don tunzura shi baki daya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun yi ram da wasu ‘yan ta’adda bakwai tare da ceto wasu mutum 15 da aka yi garkuwa dasu. An kama mai Safarar makamai mace.
An kama tsohon karamin ministan labarai, Ikrah Bilbis tare da wasu mutane kan zargin farfasa kayayyaki mallakin jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki.
Wani mazaunin ƙauyen Gidan Goga a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara ya tabbatar da cewa mazauna garinsu sun haɗa kudi miliyan N20m su ba Bello Turji.
A wani labari mara dadi, wasu 'yan bindiga sun hallaka mazauna kauye, inda suka jikkata da dama. Rahoton da muka samo ya ce, tsagerun sun sace kayan abinci.
Bello Turji, shugaban yan fashin daji a jihar Zamfara ya bada umurnin tsare wasu mutane yan garin Moriki a karamar hukumar Zurmi kan rashin buyan harajin kariya
Za a ji wasu Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun bukaci sababbin kudin da aka buga a matsayin kudin fansar wasu mutane hudu da suka dauke a garin Gusau.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da mutun huɗu harda kananan yara a jihar Zamfara, sun nemi a tattara musu kuɗin fansa kuma ba zasu karbi kuɗin yanzu ba
Jihar Zamfara
Samu kari