Jihar Zamfara
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a ƙauyukan ƙaramar hukumar Maradun cikin jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ƴan mata 30 bayan sun halaka mutane da dama
Akwai sabon rikici da ya kunno kai tsakanin tsohon gwamnan APC da sabon gwamnan PDP a jihar Zamfara inda Lawal ke ci gaba da kwancewa Matawalle zani a kasuwa.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya bayyana yadda tsohuwar gwamnatin Matawalle ta siyo manyan motoci na alfarma na biliyan N2.79bn amma ko ɗaya bai bari ba.
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi karin haske kan labarin da ke yawo a soshiyal midiya cewa gwamnan jihar, Dauda Lawal, ya ayyana naira tiriliyan 9 a kadarorinsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto wasu mutanen da aka yi garkuwa da su a jihar Zamfara. Dakarun sojojin sun kuma halaka ƴan bindiga da dama a jihar
Sabon Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare ya zargi Bello Muhammad Matawalle da barin gidan gwamnati da kayan al’umma, ya ce an tsere da motoci da kayan gwamnati
Kwanaki kaɗan bayan rantsar da sabon gwamna a Zamfara, mahara sun halaka shugaban rundunar 'yan sa'kai a yankin ƙaramar hukumar Maru da ke jihar tare da wasu.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin kasa ta'adi (EFCC), ta ce ba zata tayaa tana ja'in ja da wanda take huhuma da ɗibar kuɗin talakawan jiharsa ba.
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji mai kokarin dawo da zaman lafiya a Arewa ta Yamma sun halaka yan bindigan jeji da yawa a yankin Shinkafi, jihar Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari