Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, ya bukaci dukkan kungiyoyin tallafi da su tattara su bar jiha zarginsu da yake yi da aiwatar da miyagun ayyuka.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya kai ziyarar ba zata Hedkwatar CBN ta Gusau da wasu bankunan ajiyar dukiya a guda biyar a Zamfara, ya ɗauki mataki.
Kungiyar yan kasuwar arewa ta bayyana goyon bayanta ga umurnin da Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya bada na kama wadanda ke kin karbar tsaffin naira.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bai wa jami'an tsaro umarnin damke duk mutumin da suka gani ba ya karban tsoffin takardun naira a faɗin jiharsa.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, yan takarar manyan kujeru a jihar Zamfara karkashin Labour Party sun fice zuwa APC.
Jihohin arewa uku sun maka shugaban kasa Muhammadu Buhari da CBN a kotun koli don nuna damuwarsu kan mawuyacin halin da mutane ke ciki saboda karancin Naira.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya jawo bankunan Microfinance da masu sana'ar POS domin kara bunkasa shirin musanya wa talakawa tsaffin kuɗi da sabbi a Zamfara
Rahotanni sun bayyana cewa yan banga sun yu ba ta kashi da yan ta'adda yayim da suka yi kokarin kutsa kai garin Birnin Magaji da ke jihar Zamfara ranar Talata.
Motoci uku dauke da magoya bayan jam'iyyar APC a jihar Zamfara sun tafka hatsari kan titin Gummi zuwa Bukkuyum. Mutum 8 sun mutu, gwamna ya dakatar da kamfen.
Jihar Zamfara
Samu kari