Jihar Zamfara
Masu zanga-zanga daga ko ina a fadin Najeriya sun cika birnin Abuja don kalubalantar hukuncin shari'ar Kano da kuma sauran jihohin Zamfara da Nasarawa da Plateau.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Matawalle, ya dauki matakin zuwa kotun daukaka kara bayan wata babbbar kotu ta yi umarnin kwace masa motoci.
Sama da watanni biyu bayan yan bindiga sun tafi da 'ya'yansu, iyayen ɗaliban jami'ar tarayya da ke Gusau sun yi zanga-zangar lumana a gidan gwamnatin Zamfara.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Sokoto ta yi watsi da karar tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle inda ta umarci kwace motoci 50 daga gare shi.
Kotun Daukaka Kara ta zartar da hukunce-hukunce kan kararrakin gwamnoni hudu wadanda suka tayar da kura bisa zargin cewa an yi tufka da warwara a cikinsu.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana shirin gwmanatinsa na biyan waɗanda suna ritaya hakkokinsu na gratuti da fanshi waɓda suka biyo tun daga 2015.
Yayin da ake dakon hukuncin Kotun Koli, an yi hasashen wanda ya fi alamun haske a tsakanin Gwamna Abba Kabir na Kano da Caleb na Plateau da Dauda Lawal na Zamfara.
Tukur Sani Jangebe ya yi wa Bello Matawalle addu’ar samun nasara a zaben gwamna da za ayi a wasu garuruwan Zamfara wanda hakan ya fusata Gwamna mai-ci, Dauda Lawal.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da akalla mutum 100 bayan sun farmaki wasu kauyuka a jihar Katsina da karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara saboda haraji.
Jihar Zamfara
Samu kari