Yan Fashi Da Makami
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta ce rundunar Operation Hadarin Daji ta halaka sama da 'yan bindiga 200 a ruwan bama-baman da ta dinga musu a Zamfara da Katsina.
A kalla 'yan bindiga 50 ne suka tsinkayi garin Yankara da ke karkashin karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina a ranar Asabar da ta gabata, sun sace amarya.
Gwamna Matawalle ya bayyana hakan ne ranar Asabar a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, yayin da ya ke jajantawa jama'ar wasu kauyuka a kan harin da 'yan bindig
'Yan ta'adda sun kara kai hari wani gari a jihar Adamawa washegarin ranar da aka yi rikici tsakanin wasu kabilu a jihar. Lamarin ya faru ne a garin Mbemun.
Masu garkuwa da mutane sun sako hafsin sojan da suka sace a jihar OndoAn sako sojan ne tare da wasu mutum biyu a daren Laraba a garin da ke tsakanin Ondo da Edo
A cewar kakakin rundunar 'yan sandan jihar, ASP Tee-Leo Ikoro, an sace kaftin D. Gana da sauran wasu mutane uku a kan hanyar Auga zuwa Akunnu a yankin karamar
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wani jami'in sojan Najeriya a kan hanyar Auga zuwa Akoko da ke karamar hukumar Akoko ta arewa maso gabas ta jihar Ondo.
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta yi bajakolin masu garkuwa da mutane 23 tare da manyan bindigunsu samfurin AK47 guda uku da ta kama. Kazali
'Yan bindigar, wadanda su ka sace Magaji a gidansa, sun sake shi bayan an biyasu kudin fansa da ba a bayyana adadinsu ba. Bayan sun sace shi, 'yan bindigar sun
Yan Fashi Da Makami
Samu kari