Wasar Kwallo
Kyaftin din tawagar Super Eagles, Ahmed Musa ya ce ba ya tsammanin barin kungiyar nan kusa inda ya ce a ko da yaushe ya na shirye idan aka kira shi cikin tawagar.
Fasto Iginla wanda ya yi hasashen nasarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan Victor Osimhen, yayin da Najeriya ke shirin karawa da Cote d'Ivoire.
Hukumar kula da kwallon wasan nahiyar Afirika (CAF) ta sanar da cewa dan kasar Mauritania, Dahane Beida, ne zai hura wasan karshe tsakanin Najeriya da Cote d'Ivoire.
A ranar Lahadi, 11 ga watan Fabrairu, 2024 za a gwabza wasan ƙarshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka tsakanin Najeriya da masu masaukin baki Ivory Coast.
Fasto Dakta Kan Ebube Muonso ya yi hasashen kasar da za ta lashe gasar AFCON a gobe Lahadi 11 ga watan Faburairu inda ya ce Ivory Coast ce da nasara.
Shugaban hukumar kwallon ƙafa ta nahiyar Afirka, Patrice Motsepe, ya tabbatar da cewa Bola Tinubu zai halarci filin wasan da za a buga wasan ƙarshe a gasar AFCON.
Kocin kungiyar The Elephants ta kasar Cote d'Ivoire, Emerse Fae, ya yi bayani kan hanyar da kungiyarsa za ta bi domin samun nasara kan Super Eagles a wasan karshe.
Wani ‘dan Najeriya ya ce zai fi kyautuwa mutum ya guji kallon wasan Najeriya da Ivory Coast idan har ya san yana da hawan jini. Ya ce zai fi kyau a bi sakamakon.
Sanatan Shehu Sani ya bai wa mata shawara don kare mazajensu daga mutuwa a kallon kwallo yayin da ake dakon wasan karshe a ranar Lahadi 11 ga watan Faburairu.
Wasar Kwallo
Samu kari