Wasar Kwallo
An ba tawagar Super Eagles ta Najeriya shawarar yadda za ta lallasa tawagar Bafana Bafana a wasan kusa da na karshe don zuwa wasan karshe na gasar AFCON 2023.
Rashin lafiya za ta hana Osimhen buga wasan Najeriya v Afrika ta Kudu a AFCON. Da zarar ‘dan kwallon ya warke, zai bi abokan aikinsa domin tunkarar Afrika ta Kudu
Hukumar kula da wasan kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta yaba da irin gudunmawar da Shugaba Tinubu ya ba tawagar Super Eagles a gasar cin kofin AFCON.
A Lekki da ke Legas, liƙa kudi gidan biki ya jawowa ‘yar wasan kwaikwayo dauri a gidan yari. Wanda ake kara za ta iya biyan tarar N300, 000 a madadin dauri.
Gasar AFCON ta fara da abubuwan ban mamaki yayin da wasu manyan kasashe kamar Ghana da Aljeriya suka fice daga gasar, ga jerin kasashe 8 da basu taba cin kofin ba.
yayin da aka kammala zagayen farko na gasar kofin Nahiyar Afirka, kasashe 10 sun samu damar tsallakawa zuwa zagaye na 16, yayin da aka kori kasashe 5.
Rabiu Kwankwaso, jagoran jam'iyyar NNPP, ya taya kungiyar kwallon kafa ta Najeriya (Super Eagles) murnar lallasa kasar Guinea-Bissau domin zuwa zagaye na gaba.
Saudiyya na kan yunkurin sauya tattalin arzikinta mai dogaro da man fetur - kuma manyan taurarin wasanni kamar Ronaldo, dan dambe Joshua duk suna cikin shirin.
Da safiyar yau Talata ce 16 ga watan Janairu kungiyar kwallon kafa ta Roma ta raba gari da kocinta, Jose Mourinho saboda wasu dalilai masu yawa da ya shafi kungiyar.
Wasar Kwallo
Samu kari