Kudu maso gabashin Najeriya
Mai tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Orji Uzor Kalu, ya ce duk da a shirye ya ke da ya yi kamfen kuma zai iya shugabantar kasar nan, amma bai matse ya ke ba a ya
Bulaliyar majalisar dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya ce wadanda suka riga suka ayyana aniyar tsayawa takarar shugaban kasa na 2023 basu san me suke yi ba.
Yayin da mutane har da baƙi suna zo ana kokarin yi wa mamaciya jana'iza a Anambra, ba zato babu tsammni wasu yan bindiga suka ɓallo wurin, suka tarwatsa mutane.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bukaci 'yan Najeriya da kada su ji tsoron shugabancin Ibo a zaben 2023 mai zuwa, cewa babu dan kabilar da zai raba kasar.
Yayin da babban zaben kasar na 2023 ke kara gabatowa, ana sanya ran cewa manyan yan siyasar Ibo za su ayyana aniyarsu na neman babban kujera ta daya a kasar.
Babbar ƙungiyar gamayyar ƙabilar Igbo a Najeriya, Ohanaeze Ndigbo, ta bayyana Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin mai hangen nesa kuma sanin ya kamata. Sai dai
Tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari a bangaren harkokin majalisar wakilai, Abdulrahman Suleman Kawu Sumaila, ya ce arewa ba za ta bar wa kudu shugaban
Babban bulaliyar Majalisar Dattawa ta Najeriya, Sanata Orji Uzor Kalu ya shawarci 'yan Najeriya musamman kabilan Igbo su rika koya yadda za su rika yarda da Shu
Gamayyar kungiyoyin masu sayar da kayan abinci da dillalan shanu a Najeriya, a ranar Laraba ta nuna cewa a shirye ta ke ta dakatar da hana kai kayan abinci da s
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari