Jihar Sokoto
Mutane 13 cikinsu har da mata da kananan yara sun riga mu gidan gaskiya sakamakon hatsarin jirgin ruwa da ya faru a karamar hukumar Shagari na jihar Sokoto a ra
Shugaban sojin kasa na Najeriya, Manjo Janar Farouk Yahaya ya jinjinawa kokarin dakarun sojin kasan Najeriya dake aiki wurin Sabon Birni, garin da ke iyakar.
Sanata mai wakiltar mazabar Niger ta Arewa, Aliyu Sabi Abdullahi ya ce yan bindigan da sojoji suka fatattaka daga jihohin Zamfara da Katsina ne suke dawowa jiha
Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya bayyana cewa, masu fafutukar a soke shirin NYSC ba mutane masu son zaman lafiya da ci gaban Najeriya ba ko kadan.
Ƴan bindiga sun kashe ƴan sa-kai 19 a ƙauyen Yartsakuwa a ƙaramar hukumar Rabah na jihar Sokoto kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wani mazaunin garin, wanda y
Kwamishinan noma s jihar Sokoto, Alhaji Arziƙs Tureta, ya rigamu gidan gaskiya bayan fama da doguwar rashin lafiya, ya rasu ya bar mata biyu d 'ya'ya bakwai
An ruwaito cewa, 'yan bindiga sun hallaka wasu mutane tare sace dukiyoyin al'umma a wasu sassan jihar Sakkwato. Sun kuma fatattaki al'ummomin yankin a harin.
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da Naira miliyan 155 ga Ma'aikatan Harkokin Addinin Musulunci na jihar domin siya wa malamai babura a jihar domin su rika yin d
Wasu 'yan bindiga sun halaka akalla jami'in dan sanda guda a yankin Runjin Sambo da ke karamar hukumar Sokoto ta Kudu a jihar Sokoto a yayinda suke bakin aiki.
Jihar Sokoto
Samu kari