Jihar Sokoto
Maharan da suka sace mutane tara a kauyen Yar Tsakuwa da ke karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto sun yi kira, sun nemi a biya miliyan N60 a matsayin fansa.
Mahara sun farmaki kauyen Yar Tsakuwa a karamar hukumar Rabah da ke jihar Sokoto, sun yi garkuwa da mutane tara cikinsu harda wani kansila mai ci, Lawali Bello.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gana da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso. Sun gaisa, lamarin da ya jawo cece-kuce a Facebook.
Sarkin Musulmi, Muhammad Abubakar, tare da Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, Aminu Tambuwal a Jihar Sokoto tare da Atiku Bagudu na Jihar Kebbi suna cikin m
Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Ahmad Danbaba, ya riga mu gidan gaskiya. Daily Trust ta rahoto cewa wani majiya na kusa da iyalansa, Alhaji Buhari Sarrkin T
A yau Asabar 12 ga watan Fabrairu ne Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Ahmad Danbaba ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu ne bayan gajeruwar rashin lafiya a gari
Wani kansila ya jawo cece-kuce a shafin Twitter tun bayan da ya mika kyautar tabarmai guda biyu ga jama'ar unguwarsa da yake wakilta. An ce hakan bai yi dadi ba
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya kai ziyara jihar Zamfara domin gana wa da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP da kuma neman goyon bayan su.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya amince zai fara neman shawarin iyayen ƙasa kan cancantar ya nemi takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Jihar Sokoto
Samu kari