Siyasar Najeriya
Sharhin wani marubuci, Olusola Fabiyi, da jaridar The Punch ta wallafa a shafinta ya bayyana cewa, akwai yiwuwar jam'iyyar adawa ta PDP ta fuskanci wasu matsaloli yayin fitar da dan takara na kujerar shugaban kasa a zaben 2019.
Abubakar Malami, Ministan Shari'a na kasa ya ce har yanzu ba'a wanke shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki daga zargin hannu cikin fashin Offa da akayi a jihar Kwara ba. Malami da Sufeta Janar na 'yan sandan Najeriya, Ibrahim I
Biyar daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Ogun daga PDP sun fita daga jam'iyyar tare da komawa wasu jam'iyyu uku. Kakakin majalisar, Mista Suraj Adekunbi, ne ya karanta wasikun barin jam'iyyar PDP da mambobin majalisar suka mi
Hukumar 'yan sanda na jihar Ogun ta damke wani saurayi dan shekaru 28 saboda rasuwar wata matan aure mai shekaru 40 da tace ga garinku bayan sun gama saduwa da saurayin. Kakakin hukumar 'yan sanda na jihar, Abimbola Oyeyemi, ya ce
Gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya ce shugaba Muhammadu Buhari mutumin kirki ne kuma yana da nagarta amma tsufa na kawo masa cikas wajen gudanar da ayyukansa a matsayinsa na shugaban kasa. Sai dai gwamna Tambu
Akwai kwanaki kasa da 184 da suka rage domin tunkarar babban zaben shekarar 2019. Shin Ka/Kin shirya kuwa domin tunkarar wannan gagarumin zaben a matsayin Ka/Ki na dan kasa? Hanya ta farko da ya kamata ka fara bi domin ka samu...
Hamza Al-Mustapha tsohon dogarin marigayi tsohon shugaban Najeriya na mukin soja, Janar Sani Abacha, ya ce a shirye yake ya fito takarar shugabancin kasa a zaben shekarar 2019 muddin jama'ar Najeriya sun bukaci ya fito. Manjo Al-M
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogarin tsohon shugabn kasar Najeriya a mulkin soji, marigay Janar Sani Abacha, ya bayyana cewar ya yafewa dukkan masu hannu cikin ukubar da aka shafe shekara 15 ana gana masa. An kama tare da tsare
Wato jigo a tafiyar Kwankwasiya a jihar Kano, Hajiya Binta Spikin, tayi tsokaci kan batun zuwan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jihar Kano bayan sauya shekarsa zuwa jam'iyyar adawa ta PDP inda tace Kwankwaso zai ziyarci Kano idan
Siyasar Najeriya
Samu kari