Siyasar Najeriya
Jam’iyyar PDP ta dakatar manyan ‘Ya ‘yanta saboda zagon-kasa a Ebonyi. PDP ta kori manyan ‘Ya ‘yanta ne bayan Dave Umahi ya koma jam'iyyar APC a makon nan.
Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi ya siffanta Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin 'raɓa' a yayin da ya ke tsokaci a kan wani littafi da aka rubuta kan shugaban
Mun ji cewa Bayan Dave Umahi, APC ta na neman raba wasu Jihohin adawa da PDP, Idan APC ta yi nasara, za ta sake samun karin jihohi, ya zama PDP ta na da 12.
Gwamnati za ta daina biyan su Bukola Saraki fansho a Jihar Kwara bayan an ji cewa Gwamnan Kwara ya gabatar da kudirin haramta fansho a kan tsofaffin Gwamnoni.
A jiya NAN ta ce an tuntubi wani babban Gwamnan Arewa ya tsallako zuwa APC. Samuel Ortom ya ce wasu sun nemi ya koma APC, amma ya nuna ba za ayi hakan da shi ba
Jam'iyyar PDP ta ce jam'iyya mai mulki ta APC zata bawa gwamna Dave Umahi na Ebonyi a babban zabe mai gabatowa na 2023. Umahi ya bayyana ficewa daga jam'iyyar
Gwamnan Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa saboda Buhari ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC).
Kenneth Gbagi ya yi magana game da siyasar Najeriya da neman ya zama Minista. Sannan Gbagi ya jaddada burinsa na fitowa takarar gwamna a jihar Delta a 2023.
Jam’iyyar PDP ta na sirka karfin APC, ta ce za ta yi nasara a zaben 2023. Sababbin ‘Ya ‘yan na PDP za su yi kokari wajen kassara APC a jihar da yankin Yarbawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari