Siyasar Najeriya
Shugaba Donald Trump ya bayyana kansa a matsayin wanda ya lashe zaɓen Amurka na bana 2020,dukda kayin da ya sha a hannun a hannun abokin karawarsa Joe Biden na
Za ku ji Gwamnoni 4 da su ka canza sheka, su ka bar jam'iyyarsu daga 2015 zuwa yau. Mun kawo Tambuwal, Obaseki da sauran Gwamnonin da su ka yi watsi da PDP/APC.
Mun ji labari Jam’iyyar APC ta fara kokarin janye Gwamnoni da ‘Yan Majalisar PDP a Kudu. APC ta na zawarcin wasu manyan Jagororin Jam’iyyar PDP a Kasar Ibo.
Majalisar wakilan Najeriya ta aika takardar gayyata zuwa ga shugaban kamfanin mai na kasa (NNPC) da kuma gwamnan babban bankin kasa (CBN) domin su yi bayani a
Ana rade-radin Gwamnan Jihar Ebonyi, Mista Dave Umahi zai koma jam'iyyar APC. Wannan ya sa PDP ta yi maza-maza ta kira taro domin hana Gwamnanta komawa APC.
Ya samu nasara ne saboda an tafka magudi a zaben. Babu masu sa-ido, babu masu lura da zabe. An yi amfani da wani kamfani da sunansa ya gurbata wajen tattara sak
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa kudirinsa na gaba shine imma ya zama fasto don isar da sakon Allah ko kuma Shugaban kasar Najeriya.
Idan jama'a basu manta ba, a baya hukumar INEC ta tsayar da ranar Asabar, 13 ga watan Oktoba, 2020, domin gudanar da zabukan maye gurbin, amma daga baya aka dag
A cikin sakonni da ya wallafa, Sowore ya zargi shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, da wasu sauran kusoshin gwamnati da kitsa kama
Siyasar Najeriya
Samu kari