Siyasar Najeriya
Majalisar dokokin Ondo ta tsige mataimakin kakakinta, Iroju Ogundeji, a yayin zaman majalisa na yau Talata, 24 ga watan Nuwamba, ta kuma nada Samuel Aderoboye.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya kalubalanci tsohuwar jam'iyyarsa ta PDP da ta mika tikitinta na shugaban kasa a 2023 ga kudu maso gabas don kunyata shi.
Wani Alkalin kotu ya sa a kama Shehin Malamin Jami’a bisa laifin tafka magudi a zaben 2019. A baya an bukaci Farfesan na jami’ar Uyo ya bayyana gaban INEC.
Hukumar CCB ta na bukatar Ibrahim Magu ya gabatar da bayanai game da kadarorinsa. Magu ya na cewa Jami’an DSS sun yi gaba da wadannan takardunsa da ake nema.
Kungiyar mutanen jihar Ebonyi da ke ci-rani ta taso Gwamna Dave Umahi a gaba. Wannan kungiya ta AESID ta na so ‘Yan Majalisa su tsige Gwamnan tun da ya bar PDP.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta maganta a kan ziyarar da gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) suka kaiwa Goodluck Ebele Jonathan.
Atiku ya ce lokaci ya yi da ya kamata shugaba Buhari ya bude kunnuwansa, ya saurari shawarwarin da ake bashi a kan hanyoyoyin gyara tattalin arzikin Nigeria ba
Daya daga cikin manyan jiga-jigan yankin arewacin kasar, Ambasada Yahaya Kwande, ya yi kira ga jam’iyyar PDP da ta mika tikitinta na shugaban kasa ga yankin.
Wani babban jigon jam’iyyar PDP kuma tsohon kwamishinan kudi a jihar Abia, Obinna Oriaku, tsohon ya fice daga jam’iyyar, sai dai bai sanar da inda zai koma ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari