Siyasar Najeriya
Babban jigon arewa, Farfesa Usman Yusuf, ya bayyana cewa da wuya a yi zaben 2023 idan har lamarin rashin tsaro ya ci gaba musamman a yankin arewacin kasar.
Mun kawo kyawawa da munanan fa’idar sake bude iyakoki da Gwamnati ta yi. Masanan tattali da kasuwanci sun bayyana abin da bude iyakokin da aka yi yake nufi.
Kamfani ya kai karar ‘Dan takarar PDP Atiku gaban Alkali, yace ya rike masa kudi. NCP tace tayi wa ‘Dan takarar PDP aiki a zaben 2019, amma bai biya ta ba.
Kun san cewa ana ta samun sabani tsakanin Aminu Wali da Rabiu Kwankwaso a jam’iyyar PDP. Majalisar NWC ta PDP ta tabbatar da cewa Shehu Sagagi ne shugabanta.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Idanre/Ifedore a majalisar wakilai, Tajudeen Adeyemu Adegunsonye, ya sauya sheka daga jam'iyyarsa ta SDP zuwa jami'y
Za ku ji Hadimin Shugaban kasa, ya wanke mai gidansa daga zargi, ya fadi alilin da ya sa aka dauki watanni 6 shugaba Buhari bai nada Ministoci ba da farko.
Jam’iyyar APC ta nada ‘Yan siyasa da su karbo mata yankin Jonathan daga hannun PDP. Mutanen Neja-Delta da Ibo suna hangen kujerar Shugaban kasa a APC a 2023.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya ce yana fuskantar matsin akan ya binciki gwamnatocin baya musamman wanda ya gada, Mohammad Abubakar, The Punch ta ruwait
Jaridar Daily Trust ta ce Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya fito da tsarin NMFPAN. Idan aka yi amfani da wannan tsari, yunwa za ta ragu a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari