Siyasar Najeriya
Za a saurari daukaka karar da Olisah Metuh da kuma Kanal Sambo Dasuki su kayi. A gobe ne hukumar EFCC, Dasuki da Metuh duk za su san abin da zai faru da su.
Sanata Elisha Abbo ya yi bayyana cewa wasu manyan yan majalisa hudu na jam’iyyar PDP a jihar Adamawa na gab da sauya sheka zuwa APC saboda rigimar Fintiri.
A makon nan Gwamnatin Shugaba Buhari zata fara aikin gina gidaje 300, 000. Jihohi sun ba Gwamnatin Tarayya filayen da za a gina kananan gidajen ini Laolu Akande
Rahotanni sun ce an samu sababbin masu rike da madafan iko bayan matakin NEC. Rahotanni sun fara nuna cewa bangaren CPC tana rike da karfin iko a jam’iyya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sha alwashin kare jam'iyyarsa ta PDP daga hannun masu kokarin durkusar da ita domin a cewarsa sam bai da ikon komawa APC.
DSS ta kama Emmanuel Adebayo a Jihar Osun a ranar Larabar nan. Dakarun DSS sunyi ram da wannan babban Jagoran ‘Yan zanga-zangar #EndSARS ne a ranar Laraba.
Har yanzu dai rigingimun APC sun ki ci, sun ki cinyewa duk da APC ta karbe Jihar Kwara. Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ba ya tare da tafiyar Bashir Bolarinwa.
Tsohon Gwamna Mista Ayo Peter Fayose ya yi tir da watsin da Shugaban kasa ya yi da gayyatar Majalisa. Kuma Fayose ya ce yanzu kowa na da-na-sanin zaben Buhari.
An nada Farfesa Muazu Gusau a matsayin sabon shugaban jami'ar gwamnatin tarayya da ke Gusau a Jihar Zamfara, Daily Nigerian ta ruwaito. Sanawara da jami'in wats
Siyasar Najeriya
Samu kari