Siyasar Najeriya
IGP Adamu, ta bakin lauyansa, Izinyon, ya yi barazanar sai Sowore da kafar yaɗa labaransa sun ba shi biliyan goma bisa wannan maganar ko kuma su wallafa sakon
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya jadadda cewa da zaran yan siyasa sun bar yin amfani da yan daban siyasa toh shakka babu za a samu sakat a tsaro.
Za ku ji cewa wata kungiya ta na so Ken Nnamani ya yi takarar Shugaban Najeriya a zaben 2023. Ta ce ta zakulo ‘Dan siyasar ne ya fi kamata ya karbi mulki a 2023
Shehu Sani ya fito dandalin Twitter soki yunkurin Gwamnatin Kano na lafta tara da hana shiga Sabon Gari. Masu aikin manyan motoci sun bukaci a soke wannan doka.
Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Ebonyi kan wanda zai yi jagoranci tun bayan sauyin shekar Gwamna David Umahi.
Hadimin Shugaban kasa Muhammadu yace Gwamnoni na jawo rikici a Neja-Delta. A cewarsa, jihohin da ke da arzikin mai sun yi wasa da tarin dukiyar da su ke samu.
Jam’iyyar APC ta taso Gwamnan Edo, Godwin Obaseki a gaba, ta na so ya sauka daga karagar mulki. APC tana bukatar Gwamnan jihar Edo ya sauka saboda rashin tsaro.
Mun ji duk da an bude iyakoki, ba a isa a shigo da shinkafa Najeriya ba. Najeriya ta kirkiro wasu dabarun fasaha domin hana shigo da kaya a kan iyakokin tudu.
Za ku ji cewaInyamuran Najeriya sun zayyana bukatunsu, sun sha alwashin samun mulki.Ibo sun hadu sun yi taron Duniya, sun fitar da jerin bukatun da su ke da su.
Siyasar Najeriya
Samu kari