Siyasar Najeriya
Jam’iyyar PDP ta yi watsi da rade-radin cewa wasu gwamnoninta daga yankin kudu maso gabas na shirin sauya sheka zuwa jam’iyyar All progressives Congress (APC).
Allah ya yi wa toshon ministan ilimi kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Dauda Birmah, rasuwa da safiyar ranar Talata, kamar yadda dan sa ya wallafa
Wata kungiya ta sha alwashin tsayawa takarar Bola Tinubu a zaben 2023. Shugaban BATGV, ya ce Tinubu bai da kabilanci, kuma da su ka yi gwagwarmaya a mulkin soji
Gwamnan jihar Kwara ya sallami duk mutanen da ya nada a Gwamnatinsa a shekarar 2019. AbdulRahman AbdulRazaq ya godewa wadannan mutane da su ka yi masa aiki.
Bayan kusan watanni 2 da sauya-sheka, PDP ta ce Gwamna Dave Umahi bai bar Jam’iyya ba. PDP ta kuma sha alwashin casa tsohon Gwamnan na ta don ayi masa hankali.
Tsohon gwamnan Kano, Ibrahim Shekarau ya ce akwai kyakkyawar alaka tsakaninsa da magabacinsa da magajinsa Rabiu Kwankwaso da Abdullahi Ganduje, The Punch ta ruw
Idan za'a iya tunawa,cikin shekarar da ta gabata 2020, an samu yan siyasa musamman a cikin zauren majalisar wakilai ta tarayya da suka canza sheka daga PDP zuwa
Ana rade-radin manyan Gwamnonin Jam’iyyar PDP sun fara harin sauya-sheka zuwa APC a Najeriya. Gwamnonin Jam’iyyar PDP na harin bin Dave Umahi zuwa APC mai mulki
Mun kawo maku jerin wasu shahararrun ‘yan siyasa da ake ganin cewa su za su cika ko ina a 2021. Tinubu da El-Rufai, su na cikin ‘Yan siyasar da za a saurara
Siyasar Najeriya
Samu kari