Siyasar Najeriya
Cikin bayanin sa, tsohon shugaban ƙaramar hukumar gudanarwa ta Sokoto ta Arewa, Alhaji Aminu Ibrahim, da aka fi sani da No Delay, a madadin sauran takwararorins
Alhaji Buba Galadima ya bayyana cewa a yayin kafa jam’iyyar APC, akwai yarjejeniyar mulkin karba-karba da shugabannin jam’iyyar mai mulki suka yarda da shi.
Fastocin yakin neman zaben shugaban kasar 2023 na gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya billo a wasu manyan hanyoyi a jihar Kano irin su hanyar Bompai.
Sen. Rochs Okorocha ya ce Hope Uzodinma ya na kashewa Jam’iyyar APC kasuwa a Imo. Babban Sanatan APC ya yi kaca-kaca da Gwamnan Imo ne ta bakin wani yaronsa.
Duk da cewa rigimar shugabancin jam'iyyar APC da Oshiomhole ke yi, ya faro tun Disamba 2019 inda wasu shugabannin jam'iyyar a matakin mazaɓu suka sanar da dakat
Abin da ya hana Arewa yadda a ba Najeriya ‘yanci kafin shekarar 1956 shi ne karancin masu ilmi, Tanko Yakasai ya ce ganin Kudu sun yi masu gaba ya sa haka.
Wazirin Adamawa, Atiku Abubakar ya yi kaca-kaca da duk wadanda su ka fice daga PDP su ka koma APC. Atiku ya caccaki masu sauyin-shekar, ya ce PDP ta gawurta.
Gwamnatin jihar Kano ta na so ta karbo aron kudi har N350bn daga banki a kasar Sin domin yin abubuwan more rayuwa, amma wasu sun kai Abdullahi Ganduje kotu.
Sanata Elisha Abbo mai wakiltar mazabar Adamawa Ta Arewa a Majalisa ta 9 ya tabbatar da cewa zai yi takarar gwamna a Jihar Adamawa a shekarar 2023, The Punch ta
Siyasar Najeriya
Samu kari