Siyasar Najeriya
Tsohuwar Sanata Ita Florence Giwa ta shawarci matan Najariya da cewa kada su zabi duk wani dan takarar shugaban kasa da bai zabi mace a matsayin mataimakiya ba.
Wani bangare na PDP ya gargadi uwar jam'iyyar kan tsayar da wanda bai cancanci rike matakin takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa ba anan gaba kadan.
Tsohon Kwamishinan Ilimi a Jihar Akwa Ibom, Mr Moses Essien, ya ya ce 'yan Najeriya suna son tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya dawo ya jagora
Dr Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun Kungiyar Dattawan Arewa ya ce Najeriya bata bukatar shugaban kasa na kabilanci. Da ya ke jawabi wurin taron tattaumawa
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya ce baya sa ran neman wata mukamin siyasa a shekarar 2023. Akwai rade-radin cewa gwamnan yana neman yin takarar kujerar m
Tsohon ɗan takarar gwamna kuma babban jigon APC a jihar Ekiti ya sanar da ficewarsa daga jam'iyya mai mulki, yace zai nemi tikitin takarar gwamna a jam'iyyar AC
Jam'iyyar APC ta fitar da jadawalin abubuwan da ta tsara gudanarwa nan da zuwa lokacin da jam'iyyar za ta gudanar da taronta na gangami a ranar 26 ga Fabrairu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dira a Jihar Kaduna domin ziyarar aiki na kwana biyu a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Ana sa ran zai kaddamar da wasu ayyuka d
Babban mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin labarai, Garba Shehu, na bibiyar shafin magoya bayan babban jigon APC, Tinubu wato @TinubuMediaS a Twitter.
Siyasar Najeriya
Samu kari