Siyasar Najeriya
Wani fitaccen sanata dan jam'iyyar PDP ya bar jam'iyyar, ya koma APC yayin da ake ci gaba da fuskantar shirye-shiryen zaben 2023. Ya gana da shugabannin APC.
Rikicin siyasa na ci gaba da tashi a jihar Gombe, inda da dama a cikin 'yan APC da PDP ke ci gaba da daukar zafi tsakanin juna. An yi kone-kone da yawa a jihar.
Kudirin Gwamna Aminu Tambuwal na son zama shugaban kasar Najeriya nag aba ya kara samun karfi yayin da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya lamuce masa.
Yayin da uwar jam'iyyar APC ta ƙasa ke shirin gudanar da babban taron ta na ƙasa, a juhar Gombe ba haka abun yake ba, domin manyan jigogi sun fara fice wa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa baya tunanin akwai wani mutum da ya cancanci darewa kan kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari sama da shi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya kai ziyarar jaje ga gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya faɗi abin da yake shirin yi game da 2023.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya yi farin cikin sanin cewa kusoshin Najeriya sun gane cewa canja kasar nan aikin kowa ne, Kamar yadda kakakin shugaban kasa, Fe
Yan sanda sun gayyaci wani mai wa'azi a Instagram, Solomon, wanda aka fi sani da Oba Solomon, don ya amsa tambayoyi bayan ya yi hasashen faduwar Tinubu a 2023.
Matar Atiku ta koka kan yadda aka samu matsala tsakaninta da mijinta saboda wasu matsalolin da ke tsakani. Ta ambaci wani daga cikin jami'an tsaron Atiku da ke
Siyasar Najeriya
Samu kari