Siyasar Najeriya
Jam'iyyar PDP ta shiga matsi, inda jam'iyyar ke shirin zaban wanda zai gaji Buhari. Atiku dai 'yan kudu sun ce sam ba za su amince da tsayawarsa takara a 2023 b
Mambobin jam'iyyar APC mai.mulkin jihar Ekiti, sun ɓarke da zanga-zangar adawa da zaɓen fitar da gwani da jam'iyya ta shirya gudanarwa yau Alhamis, sun ce aa.
Kungiyar ACF ta gargadi mambobinta a kan tsayar da wani da sunan dan takarar da za su marawa baya a zaben shugaban kasa na 2023, cewa ita ba jam'iyya bace.
Dan majalisar wakilai majalisar wakilai, Yahaya Fatuba daga jihar Gombe ya bar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a 2023. Ya bayyana haka ne yau din nan Laraba.
Gwamna ya caccaki tsofaffin da ke son darewa kujerar Buhari a zaben 2023, inda yace sam basu cancanci su zama shugabanni ba ganin yadda jikinsu ya gaji a yanzu.
Gabanin zaben Ekiti, an kama wasu 'yan daba dauke da makamai sun nufi jihar, inda aka kama su da muggan makamai. A halin yanzu dai suna hannun sojojin Najeriya.
Kungiyoyi daban-daban na mata da shahararrun jaruman Nollywood sun gudanar da tattaki na musamman domin nuna goyon bayan takarar gwamna Bello a zaɓen 2023.
Kungiyar Miyatti Allah ta Najeriya (MACBAN), ta yi watsi da ikirarin cewa tana goyon bayan kudirin takarar shugabancin kowani dan takara a babban zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari