Siyasar Najeriya
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, ya siya fom din takarar shugaban kasa domin neman tikitin takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC.
Yerima, wanda ya zanta da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan ganawarsa da shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce zai mayar da hankali ne kan muhimman abu
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Nicholas Felix, ya yi alkawarin magance matsalar tsaro a Najeriya idan an zabe shi a 2020, Premium Times ta rahoto.
FCT, Abuja - Kotun Koli dake Abuja ta kori Shari'ar da tsàgin tsohon gwamna Ibrahim Shekarau suka kai suna qalubalantar Shugabancin Jamiyyar APC ta Jihar Kano.
An samu rashin fahimta tsakanin shugabannin G7 masu yaki da Abdullahi Abbas a Kano. Ana tunanin Shekarau ya lallaba yana zama da Gwamna Dr. Abdullahi Ganduje.
Ministan harkokin yakin Neja Delta, Godswill Akpabio, a ranar Alhamis ya ce zai cigaba da yaki da rashawa kamar yadda Shugaba Muhammadu Buhari ke yi idan aka za
Wasu mutum uku magoya bayan tsagin Kwankwaso a jam'iyyar PDO da ya fice sun shiga komar yan sanda, ana zargin su da kai wa wasu hari a wani Otal na cikin Kano.
Jam'iyyar APC, a ranar Alhamis, a Jihar Zamfara, ta sanar da mika takardar kudi 'cheque' na Naira miliyan 50 domin siya wa Gwamna Bello Matawalle fom din sake t
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya sauke dukkan kwamishinoninsa daga mukamansu domin basu damar fitowa takara idan suna da ra'ayin hakan.
Siyasar Najeriya
Samu kari