Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP Engr Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alkawarin magance matsalar rashin tsaro da samar da ingantaccen ilimi a kasar idan
Wani limamin coci sananne ya bayyana yadda mulkin Buhari ya rikide zuwa na rashawa da ba taba gani ba a tarihin Najeriya, ya fadi haka ne a cocinsa a makon nan.
Shugaban majalisar malamai ta Jama'atu Izalatil Bidi'ah Wa Ikamatis sunnah ta Najeriya, Sheikh Muhammad Sani Jingir, duk wani deliget da ya siyarda kuri'unsu.
Shugaban kwamitin NPC, Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya) ya na tsoron a saye kuri’un mutane a 2023, ya ce idan aka yi haka, ba ayi adalci a zaben kasa.
Tsohon Sanatan Najeriya, Dino Melaye ya jero abubuwa 3 da suka sa Alhaji Atiku Abubakar ya tserewa Asiwaju Bola Tinubu a siyasa, daga ciki har da koshin lafiya.
Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta takwas, Shehu Sani, ya ce ya tambayi tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya zabi dan takarar shu
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC sunyi kira ga shugabancin jam'iyyar da Kungiyar Progressive Governors da su tsaya neman mataimakin 'dan takarar shugaban kasa.
Za a fahimci akwai kokarin da ake yi na hada-kan ‘yan takaran jam’iyyun adawa na Labour Party (LP) da New Nigeria People’s Party (NNPP) domin a doke APC da PDP.
An samu tashin hankali da rudani a Ado-Ekiti, babban birnin jihar Ekiti a ranar Lahadin da ta gabata saboda fargabar ramuwar gayya biyo bayan kisan da aka yi wa
Siyasar Najeriya
Samu kari