Siyasar Najeriya
A watan Maris din bana ne masu ruwa da tsaki daga shiyyar suka amince da shi a matsayin dan takarar sanata na PDP daya tilo da zai tsaya takarar kujerar Sanata.
Sanata Ayo Akinyelure ya sha kaye a kudirinsa na son komawa majalisar dattawa karkashin inuwar jam’iyyarsa ta PDP bayan an gudanar da zaben fidda dan takara.
Bayanan da muka samu da yammacin nan sun nuna cewa matar shugaban ƙasa, matar Osinbajo da kuma ministar harkokin mata sun ziyarci hedkwatar jam'iyyar APC ta ƙas
Ɗaya daga cikin manyan jigogin APC a Zamfara, Dakta Dauda Lawal, ya fice daga cikin jam'iyyar ya sauya sheka zuwa PDP mai adawa, ya shiga takarar gwamna a zaɓe.
A jiya Lahadi ne Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Gombe ta kammala zaben fidda yan takararta na yan majalisar dokokin jiha da na tarayya.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, a ranar Asabar din da ta gabata, ya ce bai damu da zama abokin tafiyar wani dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC mai m
Shahararren Musulunci nan na Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, ya zama dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jam’iyyar Africa Democratic Congress (ADC),
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bukaci ‘yan Najeriya da su guji zabar tsantsar dan siyasa a matsayin shugaban Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa.
Jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu, ya ce ba wasa yake ba a burinsa na zama shugaban kasa, ya kara da cewa al’ummar kasar nan na bukatar shugaban da zaai kawo sauyi
Siyasar Najeriya
Samu kari